BBC News, Hausa - Labaran Duniya
Babban Labari
KAI TSAYE INEC ta bayyana zaɓen gwamnan Adamawa a matsayin wanda bai kammalu ba
Wannan shafi ne da ke kawo muku labaran abubuwan da ke faruwa kan sakamakon zaɓen gwamnonin jihohin Najeriya
Gwamnoni takwas da suka yi tazarce a Najeriya
Gwamnoni takwas a Najeriya sun samu wa'adin mulki a karo na biyu bayan samun nasara zaben gwamnoni da ya gudana a karshen mako a fadin kasar.
Abu takwas game da Abba Kabir Yusuf zaɓaɓɓen gwamnan jihar Kano
A ranar litinin ne hukumar zaɓe mai zaman kanta ta sanar da Abba Kabir Yusuf wanda ake yi wa laƙabi da Abba gida-gida a matsayin zaɓaɓɓen gwamnan jihar Kano.
Mutum 21 aka kashe a tashin hankalin bayan zaɓen gwamnonin Najeriya – EU
Tawagar Ƙungiyar Tarayyar Turai da ta sa ido a zaɓen gwamnoni da na ƴan majalisar jihohi na ranar 18 ga watan Maris ta ce an kashe kimanin mutum 21 sakamakon tashin hankalin da aka samu a wasu jihohin Najeriya.
Mahaukaciyar guguwa da ta shafe fiye da wata ɗaya tana ɓarna
Guguwar ta kasance ɗaya cikin mafiya daɗewa da aka taɓa samu. Sama da mutum 400 ne suka mutu da kuma ɗaiɗaita dubbai.
Saudiyya ta gayyaci shugaban ƙasar Iran zuwa Riyadh domin tattaunawa
Iran ta ce Saduiyya ta gayyaci shugaban ƙasar Ebrahim Raisi domin zuwa wata ziyara a ƙasar – mako ɗaya tun bayan da ƙasashen biyu suka amince su ci gaba da hulɗar diflomasiyya.
Sakamakon zaɓen gwamnoni na dukkanin jihohin Najeriya
Wannan shafi ne da ke kawo muku sakamakon zaɓen gwamnoni na dukkanin jihohin Najeriya
Sakamakon zaɓen gwamnan jihar Kaduna
Wannan shafi ne da ke kawo muku sakamakon zaɓen gwamanan jihar Kaduna na 2023 kai-tsaye.
Sakamakon zaɓen gwamnan jihar Adamawa
Wannan shafi ne da ke kawo muku sakamakon zaɓen gwamnan jihar Adamawa na 2023 kai-tsaye.
Labarai da Rahotanni Na Musamman
Dokar hana zirga-zirga ta fara aiki a jihar Kano
A wani bayani da ya fitar, mai magana da yawun gwamnan jihar Muhammad Garba, ya ce dokar ta fara aiki ne daga karfe takwas na safiyar Litinin zuwa karfe takwas na safiyar Talata.
Sakamakon zaɓen gwamnan jihar Bauchi
Wannan shafi ne da ke kawo muku sakamakon zaɓen gwamanan jihar Bauchi na 2023 kai-tsaye.
Sakamakon zaɓen gwamnan jihar Kano
Wannan shafi ne da ke kawo muku sakamakon zaɓen gwamanan jihar Kano na 2023 kai-tsaye.
Sakamakon zaɓen gwamnan jihar Legas
Wannan shafi ne da ke kawo muku sakamakon zaɓen gwamnan jihar Legas na 2023 kai-tsaye.
Ahmad Aliyu na APC ya lashe zaɓen jihar Sokoto
Hukumar Zabe ta Kasa reshen Jihar sokoto ta Ayyana Ahmed Aliyu sokoto na jam'iyyar APC a matsayin wanda ya lashe zaben gwamna a jihar.
Dikko Radda na APC ya lashe zaɓen gwamnan jihar Katsina
Dikko Radda na APC ya lashe zaɓen gwamnan jihar Katsina
Buni ya samu wa'adi na biyu a Yobe
Hukumar zaben Najeriya mai zaman kanta - INEC ta ayyana Mai Mala Buni na jam'iyyar APC a matsayin wanda ya lashe zaɓen gwamnan jihar Yobe.
Sanwo-Olu zai yi tazarce a Lagos
An bayyana gwamnan jihar Legas Babajide Sanwo-Olu a matsayin wanda ya lashe zaɓen gwamnan jihar a karo na biyu.
Umar Namadi na APC ya lashe zaben gwamna a Jigawa
Mataimakin gwamnan jihar Jigawa kuma dan takarar gwamnan jihar a jam'iyyar APC mai mulki, Alhaji Umar Namadi ya lashe zaben gwamnan jihar da ya gudana a ranar Asabar.
Me ya sa zaɓen gwamnonin jihohi ke da muhimmanci a Najeriya?
Akwai kimanin ƴan takara 400 da ke takarar gwamna a jihohin daban-daban na Najeriya.
Yadda ake kaɗa ƙuri'a a zaɓen gwamnonin jihohi a Najeriya
Da safiyar ranar Asabar 18 ga watan Maris ne al'ummar Najeriya suka isa rumfunan zabe domin kada ƙuri'a a zaɓen gwamnoni da ƴan majalisar jihohi.
Yadda masu aikin zaɓen gwamna suka yi tawaye a Kano
Masu aikin zaɓe na wucin-gadi waɗanda akasarin su masu yi wa ƙasa hidima ne sun turje kan cewa ba za su yi zaɓen gwamna ba har sai an biya su kuɗin aikin da suka yi a zaɓen shugaban ƙasa.
Ku San Malamanku tare da limamin masallacin Dahiru Bauchi
Ku San Malamanku tare da limamin masallacin Dahiru Bauchi
Man United za ta sayar da Maguire, Villa za ta dauki Lukaku
Manchester United na shirin sayar da kyaftin, Harry Maguire, mai shekara 30, da mai tsaron baya, Victor Lindelof, mai shekara 28 a karshen kakar nan. (Football Insider)
Saura maki 15 a bai wa Napoli Serie A na farko tun bayan 1990
Napoli ta bayar da tazarar maki 19 a Serie A, saura maki 15 ta lashe kofin bana a karon farko tun bayan 1990.
An ci PSG a gida a karon farko tun bayan Afirilun 2021
Paris St-Germain ta yi rashin nasara a gida a karon farko a Ligue 1 tun bayan Afirilun 2021.
An karbe ragamar Bundesliga a hannun Bayern Munich
Bayan Munich ta yi rashin nasara a hannun Bayern Leverkusen da ci 2-1 an karbe ragamar teburin Bundesliga a wajenta.
Barcelona ta bai wa Real Madrid tazarar maki 12 a La Liga
Barcelona ta ci Real Madrid 2-1 a wasan mako na 26 a gasar La Liga da suka kara a Camp Nou ranar Lahadi.
Man United ta kai daf da karshe a FA Cup na bana
Manchester United ta kai daf da karshe a FA Cup, bayan da ta doke Fulham 3-1 ranar Lahadi a Old Trafford.
Shirye-shiryenmu
Saurari na gaba, Shirin Safe, 05:29, 21 Maris 2023, Tsawon lokaci 30,00
Shiri ne na minti 30 wanda ya kunshi labaru da rahotanni daga sassa daban na duniya.
Saurari, Shiri kan zaben Najeriya, 19:59, 20 Maris 2023, Tsawon lokaci 30,00
Shiri na musamman kan zaben Najeriya na 2023.
Saurari, Shirin Yamma, 19:29, 20 Maris 2023, Tsawon lokaci 30,00
Shiri ne na minti 30 wanda ya kunshi labaru da rahotanni daga sassa daban na duniya.
Saurari, Shiri kan zaben Najeriya, 14:29, 20 Maris 2023, Tsawon lokaci 30,00
Shiri na musamman kan zaben Najeriya na 2023.
Daga Bakin Mai Ita tare da Yasira Babangida (Laure)
Yasira ta ce rikicin Boko Haram ne ya yi silar shigar ta harkar fim.
...Daga Bakin Mai Ita tare da Sa'a ta fim din Labarina
...Daga Bakin Mai Ita tare da Ummi Gayu - Sa'a ta fim din Labarina
Shawarwari uku ga wanda ke son zama mawaƙi - Isa Ayagi
Isa Ayagi wani matashin mawaki ne da ke birnin Kano a Najeriya, ya bayyana wa BBC Hausa gwagwarmayar da ya sha a lokacin da ya ke ƙoƙarin zama mawaƙi.
Daga Bakin Mai Ita da Fati Al-Amin ta Daɗin Kowa
A wannan kashi na 136, mun tattauna da Fati Al-Amin wadda aka fi sani da Baraka a shirin fim mai dogon zango, Dadin Kowa.
Daga Bakin Mai Ita tare da Hansatu matar tsohon soja a Dadin Kowa
A wannan kashi na 131, mun tattauna da Hajjo Mama Hassan wadda aka fi sani da Hansatu matar Malam Musa tsohon soja a shirin fim mai dogon zango na Dadin Kowa.
Shirye-shirye na Musamman
Taɓa Kiɗi Taɓa Karatu
Taɓa Kiɗi Taɓa Karatu tare d Ahmad Abba Abdullahi
Amsoshin Takardunku 11/03/23
Amsoshin Takardunku 11/03/23
Gane Mini Hanya: Hira da shugaban EFCC
Gane Mini Hanya Hira da shugaban EFCC
Mace na gadon ƙurajen fuska?
Kungiyar kwararrun likitocin fata ta Amurka da Canada wato AAD ta ce ana samun wasu mutanen da ke kurajen fuska da girmansu.
Ra'ayi Riga: Yadda zaɓen shugaban Najeriya ya bar baya da ƙura
A ranar 25 ga watan Fabrairun 2023 aka gudanar da zaɓen Shugaban Najeriya sai dai sakamakon zaɓen ya bar baya da ƙura inda jam'iyyun hamayya ke ƙalubalantarsa
Kimiyya da Fasaha
Yadda cutar kansar mahaifa ta yi basaja a matsayin jinin al’ada
Wata dattijuwa wadda ta ke fama da cutar kansa wadda a yanzu ba za a iya maganin ta ba, tana bai wa mata masu matsalar rashin lafiya shawarar su rinka tsananta bincike kan matsalar tasu.
An yi gwajin ƙwayar hana haihuwa ga maza
Masana kimiyya sun ce akwai yiwuwar a ci nasara wajen tabbatar da wata ƙwayar hana haihuwa, bayan gano wani sanadari da ke iya hana maniyyi tafiya zuwa wurin da ƙwayaye suke.
Hotuna
Ziyarar Macron Afirka da bikin ranar mata ta duniya na cikin hotunan Afirka
Zaɓaɓɓun hotunan Afirka da na 'yan nahiyar a sassan duniya a makon da ya gabata
Mai sayar da rake da masu murnar lashe zaɓe a cikin hotunan Afirka
Zaɓaɓɓun hotunan Afirka da na 'yan nahiyar a wasu sassan duniya
Labaran TV

Labaran Talabijin
Ku kalli labaran talabijin a duk lokacin da ku ke bukata wanda muke gabatarwa daga ranar Litinin zuwa Juma'a da karfe takwas na dare a agogon GMT.
Yadda ake amfani da harshe a aikin jarida
Ƙila à iya cewa mafi muhimmanci a aikin jarida shi ne harshe. Yin amfani da harshen da ya dace ba tare da kuskure ba yana ba ‘yan jarida damar samar da rahotanni da labarai ba tare da kuskure ba.
Dabarun Yin Rahoto Mai Kyau
Dabarun Yin Rahoto Mai Kyau
Aikin jarida na hazaƙa
Aikin jarida aiki ne na ƙwaƙwalowa da gabatar wa jama’a sabon labari koyaushe. Yana buƙatar iya tallatawa a gaban edita. “Lalle ka zama mai ƙwaƙwar sanin komi yadda har ba za ka iya kallon bangon da babu komi kansa ba ba tare da ka yi mamakin me ya sa ba a rubuta komi a kansa ba.”
Ko ya kamata a ce Mista Buhari a labarun Hausa?
Ko ya kamata a ce Mista Buhari a labarun Hausa?
Domin ma'abota BBC
Africa TV
Original and high-impact BBC investigations from across Africa
A BBC Africa daily round-up of business news, with insight from African entrepreneurs
Pan African BBC discussion TV programme, exploring the life experiences of women in today’s Africa.
Weekly BBC Africa programme on health, food and lifestyle trends