BBC News, Hausa - Labaran Duniya
Babban Labari
KAI TSAYE, Majalisar Wakilan Najeriya ta mayar da martani kan zarge-zargen Gambaryan
Wannan shafi ne da ke kawo muku labaran abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya 16/02/2025
Gwamnatin Zamfara ta haramta tarukan siyasa a faɗin jihar
Gwamnatin jihar Zamfara ta hana gudanar da tarukan siyasa karkashin kowacce jam'iyya a duk fadin jihar, har sai yadda hali ya yi.
Chelsea za ta biya fam miliyan 83 kan ɗan wasan Barca, ƙungiyoyin Saudiyya na harin Diaz
Dan wasan Ingila mai taka leda a Manchester United Marcus Rashford, mai shekara 27 na da cikakken fatan komawa kungiyar Barcelona nan ba da jimawa ba.
Me ya sa Trump ke son ganawa da Putin a Saudiyya?
Lokacin da shugaban Amurka Donald Trump ya ce zai gana da takwaran aikinsa na Rasha, Vladimir Putin a kasar Saudiyya kan yadda za a kawo karshen yakin Ukraine, mutane da dama sun rika cewa wane dalili ne ya sa ya zabi kasar ta Saudiyya domin yin tattaunawar?
Me ya sa wasu maza ke zuwa neman kwaskwarimar gyaran jiki?
Ana samun ƙaruwar wannan buƙatar tsakanin maza a Amurka, kama daga waɗanda ake yi wa tiyata zuwa waɗanda ke bin wata hanyar
Waiwaye : Amincewa da kasafin kuɗi da ɓatan bindigogi a Najeriya
Wannan maƙala ce da ke kawo muku muhimman batutuwan da suka faru a Najeriya cikin makon da muke bankwana da shi
Gwamnatin Afghanistan ta Taliban ta hana gidajen talabijin shiri kan siyasa da tattalin arziƙi
Wannan shafi ne da ke kawo muku labaran abubuwan da ke faruwa a Najeriya da suaran sassan duniya 15/02/2025
Al’umma sun fusata bayan kotu ta wanke wanda ake zargi da yi wa matarsa fyaɗe har ta mutu
Hukuncin da ke cike da rudani ya sake rura wutar muhawara kan batun fyade tsakanin ma’aurata a Indiya, kasar da har yanzu dokokinta ba su yarda cewa hakan laifi ba ne.
Mece ce cutar olsa, kuma mene ne haƙiƙanin abin da ke jawo ta?
Wani abu da ya daɗe a fahimtar mutane shi ne rashin cin abinci, ko jinkirin cin abincin ne kan gaba wajen jawo cutar, lamarin da masana kiwon lafiya suka musanta.
Shirye-shiryenmu
Saurari na gaba, Shirin Yamma, 19:29, 16 Fabrairu 2025, Tsawon lokaci 30,00
Shiri ne na minti 30 wanda ya kunshi labaru da rahotanni daga sassa daban-daban na duniya.
Saurari, Shirin Hantsi, 06:30, 16 Fabrairu 2025, Tsawon lokaci 29,30
Shiri ne na minti 30 wanda ya kunshi labaru da rahotanni daga sassa daban na duniya.
Saurari, Shirin Safe, 05:29, 16 Fabrairu 2025, Tsawon lokaci 30,00
Shiri ne na minti 30 wanda ya kunshi labaru da rahotanni daga sassa daban na duniya.
Saurari, Shirin Yamma, 19:29, 15 Fabrairu 2025, Tsawon lokaci 30,00
Shiri ne na minti 30 wanda ya kunshi labaru da rahotanni daga sassa daban-daban na duniya.
Wasanni
An bai wa Bellingham jan kati a wasan Sevilla a La Liga
An bai wa Jude Bellingham jan kati a wasan da Real Madrid ta ɓarar da damar bayar da tazarar maki huɗu a teburin La Liga, bayan da ta tashi 1-1 a gidan Osasuna.
Marmoush ya ci Newcastle ƙwallo uku rigis a Premier
Omar Marmoush ne ya ci wa Manchester ƙwallo uku rigis daga 4-0 da ta doke Newcastle United a Etihad ranar Asabar a Premier League zagaye na 25.
Cubasi zai ci gaba da taka leda a Barca zuwa 2029
Ɗan wasan Barcelona, Pau Cubarsi ya saka hannu kan yarjejeniyar ci gaba da taka leda a ƙungiyar zuwa ranar 30 ga watan Yunin 2029.
Arsenal ta yi wasa na 15 a jere ba a doke ta ba a Premier League
Arsenal ta doke Leicester City 2-0 a wasan mako na 25 a Premier League da suka kara a King Power ranar Asabar.
Nico Williams ya fifita Barca kan Arsenal, City da Bayern na harin Wirtz
Atletico Madrid ana duba yiwuwar dauko mai kai hari na Chelsea, Nicolas Jackson, Inda kungiyoyin Aston Villa da Newcastle ke son dan wasan Senegal din.
Tashar WhatsApp ta BBC Hausa
A wannan shafin za ku samu labarai daga ƙasashen Afrika da kuma sauran sassan duniya da ɗumi-ɗuminsu domin masu bibiyar mu a WhatsApp.
Labaran Bidiyo
Labarai da Rahotanni Na Musamman
Abincin gargajiya da yi wa kare aski kare cikin hotunan Afirka
Wasu daga cikin zaɓaɓɓun hotunan Afrika da na 'yan nahiyar a wasu sassan duniya cikin makon da ya gabata.
Wane tasiri 'rundunar tsaron lantarki' za ta yi ga tsaron tasoshi da turakun wutar a Najeriya?
Gwamnatin Najeriya ta bayyana cewa za ta kafa wata runduna ta musamman da za ta yi aikin kare layuka da cibiyoyin samar da wutar lantarkin ƙasar daga bata-garin da ke kai musu hari suna lalata su.
Rashin halartar ƙungiyoyin fararen hula zai iya cikas ga babban taron Nijar?
Ko rashin halartar kungiyoyin fararen hula babban taron kasa a Nijar na da wata illa?
Masu cutar HIV na kokawa kan rufe USAID
"Ina cikin damuwa kan makomata. Kuma babu makomar ma a zahiri. Saboda babu gidajen tsauro, babu magunguna, babu kwaroron-roba, babu komai ba."
Yawan Mahalarta ne ya sa muka ɗage taron mahaddata Al-Kur’ani - Sultan
Bayanan da BBC ta samu sun cewa an ɗage taron mahaddata al-Qur'ani da ake yi wa laƙabi da Qur'anic Convention a Turance da ya rage ƙasa da mako biyu a gudanar a Abuja, babban birnin Najeriya.
Yankunan da Rasha ta mamaye a Ukraine tun bayan ƙaddamar da samame
Yayin da za a cika shekara uku cif da fara samamen Rashar a Ukraine ranar 24 ga watan Fabarairu, sabon shugaban Amurka, Donald Trump ya ce shugaban Rasha Vladimir Putin ya amince a fara tattaunawar kawo ƙarshen yaƙin.
Gwamnatin Najeriya ta ce za ta kafa rundunar 'tsaron layukan wutar lantarki'
Wannan shafi ne d ke kawo muku labaran abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya 14/02/2025
Me ya sa aka samar da Tudun-mun-tsira ga ƴan fashin daji a Zamfara?
Wane irin tasiri samar da Tudun Mun Tsira zai yi ga kokarin da gwamnatin Najeriya ke yi wajen magance matsalar tsaro?
Ƙasashen da aka haramta bikin ranar masoya ta Valentine
Ko da yake an sha bamban game da Ranar Valentine ta fuskar al'ada da addini, amma akwai masu yin bikin ranar daga mabiya addinai da al'adu da aƙidu daban-daban.
Yadda sojojin haya daga Romania suka kasa kai labari a yaƙin DR Congo
Ɗaruruwan sojojin haya da ke yaƙi a ɓangaren gwamnatin DR Congo sun miƙa wuya ga mayakan M23.
Majalisun dokoki sun amince da kasafin kuɗin Najeriya na naira tiriliyan 54.99
Shugaba Tinubu ya ce ƙarin ya samo asali ne bayan samun ƙarin kuɗin shiga na naira tiriliyan 1.4 da huukumar tattara haraji ta Najeriya, FIRS ta yi da kuma naira tiriliyan 1.2 da hukumar Kwastam ta samar sai kuma naira tiriliyan 1.8 da sauran hukumomin gwamnati suka bayar.
Hamas ta ce za ta ci gaba da sakin Isra'ilawan da take garkuwa da su
Wannan shafi ne da ke kawo muku labaran abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya 13/02/2025
KAI TSAYE - Labaran BBC Hausa
Saurari labaran BBC Hausa Kai Tsaye Litinin zuwa Juma’a da karfe 0530, 0630, 1400 da 1930 GMT, sai kuma Asabar da Lahadi da karfe 0530, 0630 da 1930 GMT.
Nishadi
Shirye-shirye na Musamman
Murya, Gane Mini Hanya: Kan muhimmancin radiyo 15/02/2025, Tsawon lokaci 13,36
Hukumar Raya Ilmi da Kimiyya da Al'adu ta Majalisar Dinkin Duniya UNESCO ce ta keɓe kowace ranar 13 ga watan Febrairu, a matsayin Ranar Radiyo domin jan hankalin duniya kan rawar da radiyo ke takawa wajen cigaban al'umma ta fuskoki daban-daban.
Murya, Lafiya Zinariya: Me ya sa mata suka fi rashin rike fitsari?, Tsawon lokaci 14,59
Lafiya Zinariya: Me ya sa mata suka fi maza rashin rike fitsari?
Murya, Ra'ayi Riga: Kan ƙarin kuɗin kira da na data a Najeriya 14/02/2025, Tsawon lokaci 59,43
A wannan makon ne 'yan Najeriya suka wayi gari kwatsam da ganin ƙarin kuɗin kiran waya da na data da kamfanonin sadarwa suka yi.
Murya, Hikataya: Labarin Wanda Ya Ƙi Ji 09/02/2025, Tsawon lokaci 9,24
Jamila ta gina labarinta kan wata mata da ta biye wa son zuciya da makauniyar soyayyar da take yi wa saurayinta ta kuma aure shi duk kuwa da gwajin likitoci ya tabbatar musu cewa za su iya haifar yara masu ɗaukar da cutar amosanin jini wato sikila.
Amsoshin Takardunku 09/02/2024
Cikin shirin namu na wannan makon - wanda Muhammad Annur Muhammad ya gabatar mun amsa wasu daga cikin tambayoyin da kuka aiko mana.
























































