Hana ni zuwa Kano zalunci ne – Kwankwaso
Hana ni zuwa Kano zalunci ne – Kwankwaso
Tsohon gwamnan jihar Kano Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya ce gwamnatin Kano da 'yan sanda da wasu manyan jami'an gwamnatin kasar ne suka hada baki suka hana shi zuwa Kano.