Girman matsalar cin zalin dalibai a makarantun kwana
Girman matsalar cin zalin dalibai a makarantun kwana
Latsa hoton da ke sama domin kallon bidiyon:
Matsalar cin zalin dalibai a makarantun kwana ta dade tana damun dalibai da iyayensu a Najeriya.
Sau da dama daliban manyan azuzuwa wadanda ake kira seniors ne suke cin zalin na kasa da su, wasu lokutan hakan kan kai ga kisa.
Lamarin ya jan hankalin jama'a a a baya bayan nan yayin da aka yi zargin wasu dalibai sun kashe kashe wani dalibi a wata makanta da ke Lagos bayan ya ki yarda ya shiga kungiyarsu ta asiri.
Khadija Nasidi ta yi mana nazari kan hakan: